Wani Gwamna ya dikawa wata mai bautar kasa ciki

Author Aisha Jega
Ko ina Duniya za ta damu Jama’a?
Wani Gwamna ne dai ya jibgawa wata mai bautar kasa a Jihar sa ciki.
Yanzu an yi kasar waje da wannan baiwar Allah.

HausaStyle .com na samun labari daga wata mai suna Stella Dimokokorkus cewa wani Gwamnan Najeriya ya dirkawa wata Budurwa da ta ke aikin hidimar kasa a Jihar sa ciki. Stella dai tace ba za ta kama suna ba.

Dimokokorkus ta bayyana cewa Budurwar tana yin aikin hidimar kasar ne a gidan Gwamnati wanda da aka je aka dawo Gwamnan yayi mata ciki. Kai karshen takaitawa dai wannan Budurwa ta haifi ‘yan biyu a kasar waje.
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

No comments:

Post a Comment