Hukumar tsaro na Afirka ta kudu ta alanta damke wani jirgin ruwan kasar Rasha makare muggan makamai da Wasu kayayyakin kera bama-bamai ya nufi babban filin jirgin ruwan jihar Legas, Arewa maso yammacin Najeriya.
Jirgin mai suna Ladam ya baro kasar Madagascar sannan ya isa tashar ruwan Port Elizabeth. An kimanta kudin makaman da aka kama kan dalar Amurka miliyan 3$.5, cikin kwantena 20.
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
- Gwamnati (38)
- Kannywood (10)
- Kimiya Da Fasaha (1)
- Labarai (20)
- Laifi (11)
- Muslims/Addini/Addu'a (1)
- Sirrin Jikina (3)
- Soyayya (2)

No comments:
Post a Comment